The world through the eyes of a 16-year-old. Check out my blog!! https://hebas2004.wixsite.com/hebatalks
…
continue reading
Bashir Ibrahim Podcasts
I want you to know what is going on in the would Cover art photo provided by Callum Wale on Unsplash: https://unsplash.com/@callumlwale
…
continue reading
Shirin Dandalin Siyasa, yana tattaunawa tare da tafka muhawar kan al’amurran siyasa da ke faruwa a kasashen duniya, da batutuwan da suka shafi al’umma kai tsaye, wanda Bashir Ibrahim Idris ke jagoranta. Wannan Shirin na zuwa ne a karshen mako Ranar Assabar da maimaci a ranar Lahadi a Shirye Shiryen Safe da Yamma.
…
continue reading
1
Tips to study EFFICIENTLY during Ramadan✨(or just in general)
14:53
14:53
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
14:53Hey guys!! Ramadan Mubarak! I hope this Ramadan brings you prosperity and success!! xoxo, Heba ❤
…
continue reading
Hey Guys!! In this episode we're spreading awareness on two very important diseases, Epilepsy and Tuberculosis. Its very important to educate yourselves and the public on this and I hope that this episode conveyed a thing or two about Epilepsy and TB. xx Heba ❤
…
continue reading
Hey Guys!! In this episode of HebaTalks, I'm backkk!! I know its been SO long since I uploaded but I'm back and better than ever!! Make sure to follow/subscribe if you haven't already xx Heba ❤
…
continue reading
Hey Guys!! In this episode of HebaTalks its all about saying goodbye. Ending something and starting something new is always difficult and is different for everyone!! I hope that whatever it that your starting/ending is for the best and makes you happy. Don't forget to subscribe!!💖 xoxo, Heba❤
…
continue reading
Hey guys!! In this episode of HebaTalks, I talk about my childhood and very nostalgic experiences when I was a kid, I hope you guys enjoy!! If you did then please make sure to follow/ subscribe to me!!💖 xoxo, Heba❤
…
continue reading
Hey Guys!! In today's episode I talk about confidence and all about my experience with it. Not just that but getting hate and handling it as well. Hope you guys liked it!! xoxo, Heba❤
…
continue reading
Hey Guys!! Today's episode is quite self explanatory. My prayers and condolences go to all those affected in the bombing in Beirut and the flight crash in Kerala.💖 xoxo, Heba
…
continue reading
Hey guys!!! In this week's episode of HebaTalks, I talk to y'all about future plans and where I see myself at in 10 years. Thank you to all my friends who sent in their bit in this episode!! Your the best!!💖 Enjoy!!❤ xoxo, Heba
…
continue reading
Hey Guys!! In today's episode I react to my Board result and talk to you guys about my whole experience of writing the Board Exams for the first time. I hope you guys like it!! xoxo, Heba
…
continue reading
Hey guys!! Welcome to my podcast!! I'm so excited to be doing this and I hope you are too!! xoxo, Heba
…
continue reading
Welcome to HebaTalks!!! The podcast where you can see the world through the eyes of a 16-year-old. Coming Soon!!!
…
continue reading
1
Majalisar Najeriya ta gayyaci Buhari don yi mata bayani kan tsaro
10:12
10:12
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:12Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari kan kiran da Majalisar Tarayyar Najeriya ta yi shugaba Muhammadu Buhari don yi mata bayani kan tabarbarewar tsaro a kasar.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Rikicin shugabancin Majalisar Wakilai a Najeriya
10:27
10:27
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:27Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan Majalisar wakilan kasar ke tafkawa. A yi sauraro lafiya.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Dambarwar Jam'iyyar APC kan shugabancin Majalisun Najeriya
11:11
11:11
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
11:11Har yanzu Jam'iyyar APC ta gaza shawo kan matsalolinta da suka shafi 'yan majalisun da za su jagoranci majalisar Dattijai da ta wakilai, dai dai lokacin da ake ci gaba da fuskantar rarrabuwar kai.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Fatan yan Najeriya dangane da sabuwar Majalisa bayan zabe
10:58
10:58
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:58Bayan wata daya da kawo karshen zaben Shugaban kasa da na wasu yan majalisu a Najeriya,hankulan yan kasar da dama ya koma zuwa zauren Majalisa . Haka zalika wasu daga cikin yan majalisun da suka samu goyan bayan jama'a sun sheidawa Bashir Ibrahin Idris a cikin shirin Siyasa fatan su da kuma irinn rawar da za su iya takawa a Majalisa don kawo sauyi …
…
continue reading
Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan dambarwar zabukan Najeriya, in da Jam'iyyar adawa ta PDP ta garzaya kotu domin kalubalantar nasarar shugaba Muhammadu Buhari na APC a zaben 2019, yayinda ita ma APC a jihar Bauchi ta ruga zuwa kotu duk dai akan batun na zabe.…
…
continue reading
Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari ne game da zabukan Gwamnoni na 'yan majalisun jihohin Najeriya da za a gudanar a ranar Asabar mai zuwa, in da ake fargabar cewa, da dama daga cikin Gwamnoni masu ci ba za su koma kan kujerunsu ba saboda wasu dalilai na siyasa.…
…
continue reading
1
Shugaba Buhari ya lashe zaben Najeriya wa'adi na biyu
11:01
11:01
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
11:01Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne game da nasarar da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya samu ta sake lashe kujerar shugabancin kasar wa'adi na biyu bayan doke babban abokin hamayyarsa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar. Tuni Jam'iyyar PDP ta bayyana sakamakon zaben a matsayin mara inganci tana mai z…
…
continue reading
Online radio
…
continue reading
1
2019: Hankulan kasashen duniya sun karkata zuwa zabukan Najeriya
10:37
10:37
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:37Shirin Dandalin Siyasa na wannan mako da Bashir Ibrahim Idris ya gabatar, yayi nazari kan halin da siyasar Najeriya ke ciki, yayinda ya rage kwanaki kalilan a gudanar da zabukan kasar na 2019 a matakai daban daban. Sai kuma tsokaci da shirin ya yi kan yadda hankulan kasashen duniya ya karkata zuwa kan zabukan Najeriyar.…
…
continue reading
1
Yadda Siyasa ke gudana a Jihar Kano gabanin zaben shugaban kasa
10:20
10:20
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:20Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon, ya leka jihar Kano da ke tarayyar Najeriya, ida yayi nazari kan yadda al'amuran Siyasa ke gudana, yayinda ake gaf kada kuri'a a zaben shugabancin kasar na 2019 a ranar 16 ga watan Fabarairu.By RFI Hausa
…
continue reading
Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan dambarwar siyasar da ta kunno kai a Najeriya bayan shugaban kasar Muhammadu Buhari ya dakatar da alkalin alkalai, Walter Onnoghen bisa zargin sa da bayar da bayanan karya kan kudaden da ya mallaka.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Shiri kan dakatar da Babban mai shari'ar Najeriya
10:40
10:40
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:40Shirin Dandalin siyasa na wannan mako ya mayar da hankaline kan dakatar da babban mai shari'ar Najeriya Walter Onnonghen da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari yayi.By RFI Hausa
…
continue reading
Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan yadda 'yan siyasa ke ci gaba da sauya sheka a Najeriya a daidai lokacin da ake shirin gudanar da zaben gama-gari a cikin watan gobe.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Kun san abin da Buhari ya fada a Akwa Ibom?
10:27
10:27
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:27Shugaban Najeriya Muhammdu Buhari da ya kaddamar da yakin neman zabensa a jihar Akwa Ibom, ya bayyana nasarorin da ya samu tun bayan darewarsa kan karagar mulki a shekarar 2015, in da yake cewa, gwamnatinsa ta murkushe mayakan Boko Haram duk da cewa kungiyar kan kaddamar da hare-hare jifa-jifa a yankin arewa maso gabashin kasar. Shugaban ya kuma ba…
…
continue reading
1
Taron sulhunta yan siyasar Najeriya daga Tsohon Shugaban kasar
10:00
10:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:00A wani taro da Tsohon Shugaban Najeriya Abdusalami Abubakar ya shirya,taron da ya hada yan siyasa da suka hada da Muhammadu Buhari shugaban kasar,wanda kuma ya sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin sa da sauran masu karawa da shi a zaben shekara mai zuwa. Wasu na bayyana cewa ba a gayyaci dan takara Atiku Abubakar a wannan taro,cikin s…
…
continue reading
1
Takaddama ta kaure a wasu jam'iyyun siyasar Najeriya
10:00
10:00
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:00A cikin shirin dandalin Siyasa, Bashir Ibrahim Idris ya mayar da hankali zuwa takaddama da ta kaure a yankin arewa maso gabacin Najeriya. Datijen wannan yankin sun bukaci a goyawa daya daga cikin yan takara a zaben Shugabancin kasar baya,labarin da wasu suka musanta. Bashir Ibrahim Idris ya samu zantawa da wasu daga cikin datijen yankin a cikin shi…
…
continue reading
1
Rashin kasancewar mata a fagen siyasar Najeriya
10:58
10:58
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:58A cikin shirin dandalin siyasa,Bashir Ibrahim Idris ya samu tattaunawa da wasu mata dangane da rashin samun mata a fagen siyasar Najeriya,wasu daga cikin yan kasar mata musaman sun bayyana aniyar su ta kasancewa daga cikin yan takara a zaben shekarar 2019.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Tasirin Na'urar Tantance Kuri'u a zaben Najeriya
10:04
10:04
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
10:04Sashen Hausa na RFI na farin cikin gabatar muku da sabon shirin Dandalin Siyasa da zai rika nazari game da al'amuran da suka shafi siyasar Najeriya, Nijar, Afrika da sauran kasashen duniya. Shirin na makon farko tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari ne game da tasirin na'urar tantance masu kada kuri'u a zaben Najeriya, abin da masana ke cewa, t…
…
continue reading
1
Dalilin yin watsi da jekadun Buhari a Majalisar Dattijai
20:09
20:09
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:09Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna game da batun yin watsi da amincewa da jekadu 46 da Majalisar Dattiajan Najeirya ta yi da rikicin shugabannin Jamiyyar PDP mai adawa a Najeriya da ta dare gida biyu inda wasu ‘yan jam’iyyar ke neman a raba-gari wasu kuma ke bukatar sake lale.By RFI Hausa
…
continue reading
Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna game sakamakon zaben Amurka inda masana suka yi sharhi akan nasarar da Donald Trump dan takarar Republican ya samu bayan ya doke abokiyar takararsa Hillary Clinton ta Democrat.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Manufofin Clinton da Trump a zaben Amurka
20:01
20:01
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:01Shirin Dandalin Siyasa ya yi nazari ne game da 'Yan takarar shugabancin Amurka guda biyu Donald Trump na Republican da Hillary Clinton da Democrat tare da tattauna manufofinsu. Sannan shirin ya yi tsokaci akan tasirin zaben Amurka ga Afrika.By RFI Hausa
…
continue reading
1
An ci mutunci da zage-zage a Siyasar Amurka
20:04
20:04
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:04Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne akan dambarwar siyasar Amurka inda ya rage kwanaki a kada kuri’ar zaben shugaban kasa. A cikin shirin za a ji yanayin zaben Amurka da kuma yadda zaben na bana ya zo da sabbin abubuwa da ake ganin sun sabawa demokuradiyar kasar.By RFI Hausa
…
continue reading
1
Jihohin da Abacha ya kirkiro sun yi shekaru 20
20:04
20:04
Play later
Play later
Lists
Like
Liked
20:04Shirin Dandalin Siyasa ya tattauna ne game da bikin cika shekaru 20 da jihohi 6 suka gudanar wadanda Marigayi Janar Sani Abacha ya kirkiro a shekarar 1996. Shirin ya mayar da hankali a Jihohin Gombe da Zamfara. Shin kwanliya ta biya kudin sabulu? Sannan shirin ya tabo muhawarar da ake a Majalisar Dattijai kan wani kudirin doka na Daidaiton jinsi wa…
…
continue reading
Shirin Dandalin Siyasa ya yi nazari kan shirin babban zaben kasar Ghana da za a gudanar a watan Disemba. Shirin kuma ya leka Najeriya game da batun fasa kwan da Hon Abdulmumin Jibril ke yi a Majalisar dokokin kasar.By RFI Hausa
…
continue reading